ZamTracka
A civic-tech initiative commited to entrenching social accountability at subnational level in Nigeria. A 2023 UN SDGs World Summit Award winner.
01/08/2026
Assalam: SANARWA 🚨
Ina masu sha’awan aiki da mu wajen inganta sha’anin shugabanci a fadin jihar zamfara? Ga dama ta samu.
Muna neman Local Government Volunteer Coordinators a fadin jihar Zamfara a karkashin Tsarin mu na domin bada tasu gudumuwa da kuma samun gogewa.
Kana ganin ka/kin cancanta?
Apply here: apply.mytracka.org
Deadline: 14th August, 2026
15/07/2026
Yesterday, at the official invitation of the Zamfara State Ministry for Local Government and Chieftaincy Affairs, we actively participated in a two-day Midterm Budget Performance Review for all 14 Local Government Areas in the state.
Our engagement went beyond reviewing revenue and expenditure trends. We also assessed fiscal integrity by examining the extent to which Public Financial Management (PFM) principles are being adopted and applied at the local government level, with the aim of identifying institutional gaps and opportunities for strengthening financial governance.
At the end of the review, we made key submissions and recommended practical strategies to enhance public financial management, strengthen institutional capacity, and improve service delivery across the local governments.
In the same spirit of promoting co-created development in Zamfara, we also held a strategic meeting with the Ministry of Women Affairs and Social Development to explore institutional collaboration on the adoption and implementation of Gender Responsive Budgeting (GRB). The objective is to ensure that public budgets more effectively respond to the needs and priorities of women, girls, men, boys, and other vulnerable groups across the state.
Both engagements reflect the growing confidence in ZamTracka’s technical expertise and the value we continue to bring to strengthening governance, public finance, and evidence-based policymaking at both the state and local government levels.
01/07/2026
SAKAMAKON ALKAWULLAN DA AKA DAUKAR MA ZAMFARAWA A 2023
A lokacin yakin neman zabe a 2023, Gwamnati me ci yanzu ta yima Zamfara Alkawulla wanda me kunshe a cikin kundin kuduri wanda Gwamna Dauda Lawal ya wallafa.
Gidauniyar ZamTracka karkashin wani sashe nata me bibiyar alkawullan da ake daukarwa talakawa a yayin yakin neman zabe, ta bisu daya bayan daya, karkashin kowane sector domin ganin inda aka kwana.
Alkawullan sun kunshi sectors guda 6 wanda s**a hada da Ilimi, Kiwon lafiya, Tsaro, Tattalin arziki, Noma da kuma Tallafama matasa.
Domin yin wannan kididdigar, mun fidda sikelin awo kamar haka:
🟢 Kammalallu: Alkawullan da aka cika
🔵 Ana Kanyi: Alkawullan da an fara ba’a kammala ba
🟡 An Tsaya: Alkawullan da an fara amma an samu
tsaiko.
🔴 Ba a Cika Ba: Alkawullan da har yanzu ba a cika su
ba.
🟣Ba A Bibiya Ba: Alkawullan da bamu samu damar
bibiyan su ba.
Sakamako:
A jimlace, mun bibiyi alkawulla 47, tsakanin sectors 6. Daga cikin wannan adadin, an cika alkawulla 14, ana kan yin 15, an samu tsaiko a 3, ba a cika 11 ba, sauran 4 kuma bamu samu damar bibiyan su ba.
Ga allunan sakamako nan akan kowane sector, da kuma jadawalin alkawullan domin mutane su gani kuma su sheda. Kuyi amfani da wannan damar wajen yon kira, yabo da jan hankali inda ya kamata domin ta hakan ne zamu iya kawo tattaunawar da zata inganta tsarin shugabanci a Zamfara.
Tracka! 📊
23/06/2026
Today, ZamTracka paid a strategic advocacy visit to the Zamfara State Bureau of Statistics to introduce our Governance Perception Index (GPI) initiative and explore areas of collaboration for its successful implementation.
The meeting provided an opportunity to discuss the project’s objectives, its potential to generate evidence-based insights on citizens’ perceptions of governance on key development indicators in the last 3 years and how the findings can support improved transparency, accountability, and service delivery in Zamfara State.
We appreciate the Bureau’s openness to collaboration and look forward to working together to strengthen data-driven governance and citizen engagement in the state.
Daya bayan daya zamu wallafa sakamakon wakilcin wakilan mu na tarayya a jimlace tun daga 2023 zuwa 2025! Daga nan kuma mu fidda zakara da kuma na ‘butal! Fatan mu hakan ya kawo competition tsakanin su Wanda ze inganta wanzuwar romon dimokradiyya ga talakawa! ❤️
24/05/2026
Jiya, ZamTracka ta sake kafa wani sabon tarihi!
A matsayin mu na babbar ƙungiyar da ke fafutukar inganta buɗaɗɗen shugabanci a Jihar Zamfara, mun bi sawun sauran ƙasashen duniya wajen lizimtar bikin na shekarar 2026 ta hanyar gudanar da jerin muhimman shirye-shirye masu tasiri.
Mun shirya inda muka haɗa manyan masu ruwa da tsaki a wani taron tattaunawar manufofi mai taken: “…Ƙara zurfafa buɗaɗɗen shugabanci a Jihar Zamfara.”
Taron ya samu halartar manyan wakilai guda huɗu daga Ma’aikatar Kasafi da Tsare-tsare, ciki har da Mukaddashin Sakatare na Dindindin, waɗanda s**a wakilci Babban Sakatare wanda ke kasar Saudiyya domin aikin Hajji; wakili daga Ma’aikatar Ƙananan Hukumomi da Harkokin Sarauta; Daraktan Harkokin Majalisa na Majalisar Dokokin Jihar Zamfara; Kodinetan Made In Zamfara na Jiha; Mukaddashin Shugaban Zamfara Circle; Dr. Ashiru daga bangaren ilimi; wakilan ƙungiyoyin fararen hula da na sa-kai daban-daban a Zamfara; tare da wasu fitattun ‘yan ƙasa masu kishin ci gaba da aka gayyata musamman domin taron.
Manufar wannan zaman tattaunawa ita ce musayarra’ayoyi tare da fito da hanyoyi masu amfani domin ƙara inganta budaddiyar gwamnati da ingantaccen shugabanci a Jihar Zamfara.
Ta hanyar irin waɗannan shirye-shirye da sauran makamantansu, muna nuna cewa muna zuba jari wajen gina tsarin shugabanci na gaba wanda zai kasance mai ƙarfi, mai ɗorewa da inganci domin tabbatar da ci gaban da ake samarwa ta hanyar alaqa tsakanin gwamnati da al’umma.
24/05/2026
Yau akwai football match da muka shirya a Taula Arena da Marece duk a cikin jerin activities da zamuyi a cigaba da lizimtar ranar bude gwamnati ta duniya na 2026. Wannan shine karon farko da aka taba yin shirin a Zamfara.
Me son taka leda domin taya murna, ya aje a comment section!
.
22/05/2026
Domin murnan ranar bude gwamnati ta duniya ta shekarar 2026, mun shirya taron bude gwamnati na farko a Zamfara.
Mun gayyato masu ruwa da tsaki a harkar tattalin arziki da cigaba daga bangaren gwamnati da kuma kungiyoyi masu zaman kansu domjn tattaunawa akan maudu’in taron: Shin tayaya za a inganta hanyoyin kara bude gwamnati ga talaka da zimmar inganta wanzuwar romon dimokradiyya ga Zamfarawa?
Gobe ne wannan taron insha Allah! See you there! ❤️🥰🤌🏾👏🏾
21/05/2026
We are organizing the first Zamfara Open Government Week in commemoration of the 2026 International Open Government Week.
Join Us as we discuss ways to further strengthen transparency and deepen social accountability in Zamfara and beyond
Click here to claim your Sponsored Listing.
Contact the organization
Telephone
Website
Address
Gusau
Opening Hours
| Monday | 09:00 - 17:00 |
| Tuesday | 09:00 - 17:00 |
| Wednesday | 09:00 - 17:00 |
| Thursday | 09:00 - 17:00 |
| Friday | 09:00 - 13:00 |