BabaSadiq
Actor | Influencer | Politician | Writer | Activist | Founder Bs Media Concept. I act I lead. I create.
Bringing stories to life on screen and giving brands the spotlight they deserve through ads & media.
Wallahi Tallahi Billahi. Bana goyon bayan Rarara tako wace hanya babu wanda yataba ganina cikin tafiyar Rarara fahin tata na fada duk wanda ya zagen bazanga laifin kowa ba saboda gomnati ta gaza wajen kare mu, domin kowa a hasale yake amma hakan bazai hanani fadan gaskiya ba wanda basuji dadi ba ayi hakuri✍️
17/06/2026
WHERE WAS DAVIDO’S PATRIOTISM WHEN NORTHERNERS WERE BEING KILL£D AND THEIR BLOOD WAS BEING SHED DAILY?
For years, Nigeria has been battling insecurity. Thousands of lives have been lost, communities have been displaced, homes have been destroyed, and the number of orphans and widows has continued to rise, especially in Northern Nigeria. But how many times have we seen Davido speak strongly about these tragedies?
Our people have been killed repeatedly, people have been kidnapped, villages have been burnt down, and many Northerners living in the South for work or other reasons have faced discrimination, attacks, and even brutal killings. Did he ever raise his voice to condemn these acts or show concern? Or is it only now, when the problem has come closer to his own people, that he remembers Nigeria has a serious security crisis?
If patriotism is the reason for speaking out today, then patriotism should not be selective. It should not depend on region, tribe, or ethnicity. The life of a Northerner, a Southerner, a Christian, or a Muslim is equally valuable before God and under the law.
I am not a supporter of Rarara in any way, nor am I defending anyone. However, there is a point in what he said that deserves reflection. Anyone who truly cares about the security situation in Nigeria should speak up consistently, not only when the issue affects their own region or people close to them.
There have been countless cases of discrimination and mistreatment against our people in parts of the South. Has Davido ever publicly spoken against such actions or demanded justice for the victims?
Nigeria is one nation. Every Nigerian life carries the same value. If we are going to talk about justice, then justice must apply equally to everyone without bias or favoritism.
I know some people may misunderstand my point, and because of the government’s failure to address insecurity, some may choose to criticize me. But anyone who looks at this issue objectively will understand that there is some truth that needs to be acknowledged.
May Allah bring lasting peace to our nation, protect the lives of His servants, and unite our hearts so that we can build a more just and peaceful Nigeria for all.
BabaSadiq Bs Media Concept✍️
17/06/2026
INA KISHIN KASAN NA DAVIDO YAKE DA AKE MUSGUNAWA YAN AREWA KULLUM ANA ZUBAR DA JINI YANA INA LOKACIN DA AKE K@SH£ YAN AREWA A YANKU NAN SU?
Tun shekaru ana fama da matsalar tsaro a Nigeria, dubban rayuka sun salwanta, al’ummomi sun rasa gidajensu, marayu da zawarawa sun karu musamman a Arewacin Najeriya. Amma shin sau nawa muka ga Davido ya fito ya yi magana mai ƙarfi game da waɗannan masifu?
Kullum kash€ mutanenmu a yanku nan su, ana sace mutane, ana ƙona ƙauyuka, hatta duk dan arewa yana rayuwa a kudu ne fisa lalura ko aiki Hausawa da Fulani da ke wasu yankuna suna fuskantar zalunci da kisan gilla, shin ya taba ɗaga murya domin nuna damuwa? Ko sai yanzu da matsalar ta zo kusa da su ne ya tuna cewa Nigeria na da matsalar tsaro?
Idan har kishin ƙasa ne ya sa aka yi magana a yau, ai kishin ƙasa bai kamata ya zaɓi yanki ko ƙabila ba. Rayuwar ɗan Arewa, ɗan Kudu, Kirista ko Musulmi duk ɗaya ce a gaban Allah da kuma dokar ƙasa.
Wallahi bana goyon bayan Rarara ta kowace fuska, kuma ni ba mai kare kowa bane. Amma a cikin maganar da ya yi akwai wani ɓangare na gaskiya da ya kamata a yi tunani a kai. Duk wanda zai yi magana kan matsalar tsaro ya kamata ya riƙa yin hakan a ko da yaushe, ba sai lokacin da abin ya shafi yankinsa ko waɗanda yake kusa da su ba babu irin kin kashin da ba’a yiwa muta nenmu a yankin kudu shin davido ya taba daga murya akan haka?
Nigeria ɗaya ce. Jinin kowane ɗa Nigeria yana da daraja iri ɗaya. Idan za mu yi magana kan adalci, to adalcin ya kamata ya shafi kowa ba tare da nuna bambanci ba.
Nasan akwai wanda zasu fahinta amma saboda yadda gomnati ta gaza kan matsalar tsaro dole a zageni amma duk wan da ya fahinta yasan akwai inda gaskiya take
Allah Ya kawo mana zaman lafiya, Ya kare rayukan bayinsa, Ya haɗa zukatanmu domin gina ƙasa mai adalci ga kowa.
BabaSadiq Bs Media Concept✍️
17/06/2026
Allah ka iya mana 🙏
ATM Homes and Apartments active 24/7 Dr. Saleem Ahmad (Arc)
17/06/2026
Alhamdulillah ❤️🙏
Jam'iyyar PDP a Jihar Gombe ta bayyana cewa Professor Isa Ali Ibrahim Pantami cikakken memba ne na jam'iyyar, kuma ya fice daga APC tun tuni.
PDP ta ce tana da dukkan takardun da ke tabbatar da murabus ɗin Pantami daga APC, tare da cewa shugaban APC na mazabarsa ya amince da karɓar wasiƙar murabus ɗin a ranar 19 ga Mayu, 2026.
Jam'iyyar ta yi kira ga jama'a da su yi watsi da ikirarin APC cewa Pantami har yanzu membanta ne, tana mai cewa kundin tsarin mulki da dokar zaɓe sun ba kowa damar shiga ko fita daga kowace jam'iyyar siyasa.
PDP ta kuma zargi APC da maimaita wannan batu sau uku a tarukan manema labarai daban-daban, maimakon mayar da hankali kan shirye-shiryen zaɓe.
15/06/2026
ALHAMDULILLAH! Rundunar Sojojin Nigeria ta yi nasarar ceto matar marigayi Janar mai ritaya Rabe Abubakar da aka sace a Jihar Katsina. Haka kuma, sojojin sun ƙara zafafa farmaki kan ‘yan b!!nd!ga domin tabbatar da zaman lafiya da tsaron al’umma. Masha Allah.
15/06/2026
Wallahi a shirye muke tsaf domin yi wa ƙasarmu hidima. Ku ɗauke mu aiki ko da na wucin gadi ne, ku ba mu horo da makamai na kariya da s**a dace, kuma Wallahi za mu tsaya tsayin daka wajen kare ƙasarmu har zuwa numfashinmu na ƙarshe.
Matasan wannan ƙasa ba sa gudun sadaukarwa idan aka ba su dama da goyon bayan da ya dace. Muna son zaman lafiya, muna son ganin rayukan al’umma sun tsira, muna son ganin ƙasarmu ta dawo cikin kwanciyar hankali da ci gaba.
Lokaci ya yi da za a bai wa matasa damar taka rawar gani wajen kare al’umma da ƙasa. Duk wanda yake kishin Nigeria a shirye yake ya bayar da gudummawarsa domin ganin an kawo ƙarshen rashin tsaro da ya addabi jama’a.
Allah Ya kare Nigeria, Ya ba mu zaman lafiya mai ɗorewa, Ya kuma ba shugabanninmu hikimar ɗaukar matakan da za su kawo mafita ga matsalolin tsaro. 🇳🇬🤲🏻
Operation Zaman Lafiya Dole Bs Media Concept✍️
Idan zamu gyara mu gyara amma yan arewa mune matsalar Nigeria daga kan manya har zuwa yara🙏
Click here to claim your Sponsored Listing.
Category
Contact the public figure
Telephone
Website
Address
Kano